Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum dubu 100 sun tsere zuwa Nijar kan hare-haren Boko Haram a Borno

Wannan sabon hari na zuwa ne cikin kasa da sa’a 24 bayan aukuwar makamancinsa a ranar Talata.

Yadda ’yan daban daji 30 suka fada tarko a Katsina

Akalla ’yan daban daji 30 mazauna gari suka kashe a wani kauye da ke Jihar Katsina.

’Yan bindiga sun kai hari dab da barikin soja da ke Jaji

Kwamanda Kwalejin AFCSC ya tabbatar da harin ga Hedikwatar Tsaro

Gwamnati ta ciri biliyan N57 daga CBN a asirce —Majalisa

Majalisa ta bankado yadda aka ciri Naira biliyan 75daga Babban Bankin Najeriya a asirce.

Gwamnan Edo makaryaci ne —Ministar Kudi

Ministar Kudi ta karyata zargin buga N60bn kuma ta ce bashin da ake bin Najeriya bai wuce kima ba