Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana gwabza fada tsakanin sojoji da Boko Haram a Borno

Sun shafe sama da sa’a uku suna musayar wuta babu kakkautawa a garin Damasak

Boko Haram ta sake kwace garin Damasak

Kungiyar ta kafa tutarta bayan da ta kona ofisoshin ’yan sanda da masu ba da agaji a garin

Yadda bakin ciki ya yi ajalin iyayen ’yan matan Chibok 17

Har yanzu ba a gano yara 112 daga cikin ‘yan matan makarantar Chibok ba.

Rikicin kabilanci: Mutum 15 sun mutu a Gombe

Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya ne tabbatar da hakan yayin da ya ziyarci yankin.

EFCC ta kama Rochas Okorocha

Hukumar dai na zargin Okorocha ne da kuma karkatar da kudaden jihar, ko da yake ya sha musanta hakan a baya.