Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abubuwan da ba a sakaci da su a Ramadan —Sheikh Daurawa

Ya kamata mai azumi ya lazumci wadannan abubuwa domin samun dacewa.

Rikicin kabilanci: Gwamnatin Gombe ta sanya dokar hana fita

An sanya dokar hana fita ta awa 24 bayan rikicin tsakanin kabilun Waja da Lunguda a Jihar Gombe

An garkame rassan bankin GT 5 a Kano saboda kin biyan haraji

Hakan ya biyo bayan kin biyan harajin da ya kai sama da Naira biliyan daya da bankin ya yi.

Gwamnati za ta aurar da karuwai a Bauchi

Za a aurar da su ga duk wacce ta samu wanda ya nuna sha’awar aurenta da gaske.

Kar a manta da talakawa a lokacin Azumi — Buhari

Ina kira ga Musulmi a Najeriya da su dabi’antu da halayya ta hakuri da juriya.