Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za mu gabatar da tafsirai cikin yaruka daban-daban a Gombe —JIBWIS

Za mu mayar da hankali wajen dasa akida a zukatan al’umma da karantar da sunnar Manzon Allah (S.A.W.)

‘Kwadayi da son kai sun rufe idanun ’yan siyasa a Najeriya’

’Yan siyasa na mallake mutanenmu saboda duhu na jahilci da kuma talaucin da ya yi mana katutu.

‘Kwankwaso ya bar mana bashin Naira biliyan 54 na ’yan kwangila’

Ganduje ne yake da alhakin ya yi bayani game da kwangilar ayyukan.

Saudiyya ta rage yawan raka’o’in sallar dare a Masallatan Harami

Za mu rika gabatar da sallolin ta hanyar kiyaye matakan dakile yaduwar annobar Coronavirus.

A fara duba watan Ramadan daga ranar Litinin —Sarkin Musulmi

Ranar dai ita ce ta yi daidai da 29 ga Sha’aban na shekarar 1442 bayan Hijira.