Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ma’aikatan shari’a sun garkame kotuna bayan fara yajin aiki

Ma’akatan suna yajin aikin ne saboda Gwamnati ta ki tabbatar da ’yancin cin gashin kai ga bangaren shari’a

Maniyyatan da aka yi wa rigakafin COVID-19 ne kadai za a bari su shiga Saudiyya

Matakin, a cewar Saudiyya, zai sa Masallatan Harami su debi mutane masu yawa lokacin azumi.

Fadar Buhari ta mayar wa da Bishop Kukah martani

Fadar Shugaban Kasa ta ce, kalaman Bishop Kukah ba su dace da malamin addini ba

Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta gayyaci ASUU taron gaggawa

ASUU ta yi barazanar komawa yajin aikin da ta dakatar saboda abin da ta kira cin zarafin mambobinta.

Bishop Kukah ya caccaki Buhari kan matsalar tsaro

Buhari ya manta da lokacin da yake cika bakin cewa Boko Haram karamar wuta ce.