Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sabon Shugaban Nijar ya sha rantsuwar kama aiki

An rantsar da Bazoum kwana biyu bayan sojoji sun yi yunkurin juyin mulki

Malaman Kano da Ganduje sun sa zare kan rigakafin COVID-19

Muna zargin ba irin allurar da za a yi wa shugabanni za a yi wa talakawa ba

Jini ta hanci ta baki ya rika zuba bayan yi wa wata mata rigakafin Coronavirus a Kaduna

Ta kwanta jinya a Asibitin ne bayan kwanaki shida da yi mata rigakafin.

Kotu ta tsare matar da ake zargi da kashe kishiyarta a Neja

Ina son ganin an bi min hakkin ’yata.

Likitoci sun tsunduma yajin aiki a Najeriya

Likitoci sun kafa wa Gwamnatin Tarayya sharudan janye yajin aikin.