Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wutar Lantarki: ’Yan Boko Haram sun sake jefa Maiduguri a duhu

A baya ma dai birnin dai ya shafe kusan watanni biyu babu wutar tun bayan wani harin ’yan Boko Haram

Dubun mai shekara 70 da ke yi wa ’yan bindiga safarar kwayoyi ta cika

Ya ce an kama shi ne a garin Jebba na jihar Neja ranar Alhamis da kulli 10 na miyagun kwayoyin.

Fashewar bam ta tarwatsa masu zabe a Abiya

Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a wata rumfar zabe lokacin da ake tsaka da zaben cike gurbi ranar Asabar

Zamfara ta lashe Gasar Al-Kur’ani ta Kasa

Zamfara ta lashe rukunin Izu 60 da Tafsiri, Kano kuma Izu 60 da Tajwidi

Dalilin da Buhari ya gaza cika alkawuransa –Bashir Tofa

‘A dauki barazanar Asari Dokubo da muhimmanci’