Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Akwai yuwuwar Najeriya da Yemen Da Sudan ta Kudu su fuskanci fari a bana’

Rahoton ya yi harsashen cewa yawan mutanen da za su iya fuskantar matsalar zai iya rubanyawa har sau biyu nan da watan Yuli.

Gwamnatin Kano ta yi raddi kan kalaman Jafar Jafar

Gwamnatin ta ce Jafar Jafar ya yi wa kalaman Ganduje gurguwar fahimta.

Bashir Dandago ya bayyana a kotu

Ana zargin mawakin yabon da neman tayar da fitina da kuma zagin malamai

Ma’aikata sun garkame majalisun dokokin Yobe da Jigawa

Ya kuma sha alwashin cewa za su ci gaba da gudanar da zanga-zangar har sai lokacin da Gwamnatain Tarayya ta amince ta biya musu bukatun nasu.

An kashe mutum 137 a harin Jamhuriyar Nijar

Alkaluma sun nuna mutum 137 ne suka rasu sakamakon harin na Boko Haram.