Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bidiyon Dala karya ce tsagwaronta —Ganduje

Ganduje ya ce kirkirar bidiyon aka yi domin goga masa kashin kaji saboda siyasa.

’Yan bindiga sun kashe mutum 14, sun kone gidaje 56 a Kaduna

‘Yan bindigar sun kuma kone gidaje da baburan mutane da dama.

An rantsar da mace ta farko a matsayin Shugabar Kasar Tanzania

Hakan dai na nufin ita kadai ce za ta kasance Shugabar Kasa mace a nahiyar Afirka, in banda takwararta ta Habasha

Kowa ya san Atiku ne ya lashe zaben 2019 — Gwamnan Bauchi

Gwamnan ya ce jam’iyyar PDP na da kwararan hujojjin da suka nuna Atiku ne lashe zaben 2019.

An cafke dillalin makaman ’yan bindiga a Zamfara

An kama shi da tsabar kudi da zai kai na sayen makamai.