Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga na samun taimako daga kasashen waje —NSCDC

“Da gaske suke; suna da masu daukar nauyinsu daga kasashen duniya…”

Rikicin Hijabi: An jikkata mutum 5 a Jihar Kwara

Mabiya addinai sun yi wa juna ruwan duwatsu kan yunkurin hana dalibai sanya hijabi a makarantu

’Yan bindiga sun kashe sojoji a Zamfara

Sun bindige mutum 10 kasa da mako biyu da Gwamnati ta ba su wa’adin mika wuya

’Yan bindiga sun bude wuta a kan ayarin Sarkin Birnin Gwari

’Yan bindigar sun bude wa ayarin wuta a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.

Buhari ya yi martani kan sauke Babban Sufetan ’Yan sanda

Doka ta ba Adamu damar ci gaba da kasancewa Babban Sufetan ‘yan sanda har zuwa 2024.