Manyan Labarai

Manyan Labarai

An karrama Buhari da lambar yabo mafi daraja ta Nijar

Buhari ya zama zakaran gwajin dafi a cikin shugabannin Afrika.

Boko Haram ta kona asibiti da makaranta a Yobe

Sun kai harin a garin Katarko yayin da ake shirin Sallar Asuba.

Ba ruwanmu da lallashin ’yan bindiga —El-Rufai

Ba zan biya ’yan bindiga kudin fansa ba domin aikina ne hukunta masu aikata laifi.

Bakuwar cuta ta kashe mutum 2, wasu 160 na asibiti a Kano

Mutanen na nuna alamun fitsarin jini, zazzabi, shawara da sauransu

An rufe makarantun Birnin Gwari bayan garkuwa da daliban firamare

’Yan bindiga sun sake yunkurin kai hari a safiyar Talata bayan garkuwa da daliban makarantar firamare