Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun hallaka makiyaya 6 a Osun

Aminiya ta gano cewa maharan sun yi wa gidajen makiyayan kawanya ne tare da hallaka shida daga cikinsu.

Mai tsohon ciki da amarya na cikin daliban da aka kwashe a Kaduna

A cikin wani bidiyon da, an ga wasu daga cikin daliban suna neman taimako.

Boko Haram ta kashe jami’an tsaro 23 a Borno

Kungiyar ta yi musu kwanto a mahaifar Mai Ba Da Shawara Kan Tsaron Kasa

Yadda ’yan Najeriya ke caccakar Buhari kan satar Daliban Kaduna

Sabon gargadinsa ga ’yan bindiga da umarnin a ceto daliban ya ja mishi caccaka.

’Yan bindiga na neman N500m bayan fitar da bidiyon dalibai

A wata tattaunawa, Gwamnan Kaduna ya yi watsi da maganar biyan kudin fansa.