Manyan Labarai

Manyan Labarai

An rufe makarantar da ‘yan bindiga suka kwashi dalibai a Kaduna

Da wakilan Aminiya suka ziyarci makarantar, sun iske daruruwan dalibai na kokarin fita da kayayyakinsu.

Dalibai 39 ne ba a gani ba bayan harin Kaduna

Dalibai mata 23 da maza 16 ne ba a gani ba bayan da aka kwashe ragowar 180 zuwa barikin soji

Ana neman dalibai 30, an ceto 180 bayan harin kwaleji a Kaduna

Ana jinyar daliban da suka samu rauni a wata cibiyar soji.

Shekara 25 bayan gwajin rigakafin Pfizer a Kano, har yanzu tsugune ba ta kare ba

A lokacin yara sama da 200 ne aka yi wa riga-kafin a Asibitin Zana, inda da dama daga cikinsu suka rasu.

Babu maganar karin kudin man fetur zuwa N212 – NNPC

NNPC a wata sanarwa da ya fitar a shafinsa na Twitter ranar Juma’a ya kore batun karin.