Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kwashe dalibai zuwa barikin soji bayan harin FCFM

Sa’o’i kadan bayan Fadar Shugaban Kasa ta ce babu sulhu da ’yan bindiga

’Yan bindiga sun sace daliban kwaleji a Kaduna

Sa’o’i bayan Shugaba Buhari ya ba sojoji wa’adin magance satar mutane da kuma harbe duk wanda ke dauke da bindiga.

Nan ba da jimawa ba jirgin kasan Kano Zuwa Legas zai dawo aiki – NRC

NRC ta ce ba za ta iya kiyasta asarar da ta tafka sakamakon dakatar da sufurin na Kano zuwa Legas ba.

Dantata ya dauki nauyin karatun mutum 100 a sabuwar Jami’ar Al-Istiqama

Dukkansu za su kasance ‘ya’yan talakawa don a taimaka musu wajen gina rayuwa.

Bayan shekara 13 an kammala aikin samar da lantarki daga iska da ke Katsina

An hada komai kuma za a kaddamar da aikin a cikin watan Maris din 2021