Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga: Daliban Sakandire sun tsere bayan an kashe mutum 13 a Zamfara

Da misalin karfe 1.00 na tsakar rana ’yan bindigar suka yi wa yankin dirar mikiya.

’Yan bindiga sun sake kai hari Neja, mutum 18 sun fada tarko

Yanzu kauyuka sun zama fayau a yankin.

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 25 a wani turnuku

Rundunar Tura ta Kai Bango ragargaji mayakan Boko Haram/ISWAP 25 a yankin Chikun Gudu da Kerenoa.

Buhari ya ba ’yan bindiga wata 2 su mika wuya —Matawalle

Da zarar wa’adin ya cika babu wata magana sai ta ragargazar su.

Na ga tsabar rashin imani a hannun ’yan bindiga —Farfesa Aliyu

A kan idona suke kashe mutane suna ba karnuka