Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya tura sojoji 6,000 zuwa Zamfara

An cimma matsayar tura karin sojoji dubu shida zuwa Jihar Zamfara

’Yan bindiga sun sace mutum 55 a kauyukan Katsina

Akasarin mutanen da aka sace mata ne ciki har da mace 10 ’yan gida daya

Sarkin Kano ya umarci jama’a su karbi allurar rigakafin coronavirus

“Ina umartar su su karbi wannan rigakafin duk lokacin da aka samar da ita bisa shawarar masana” inji shi.

Abin da Sarkin Kano ya fada wa gwamnati kan kula da matasa

Jawabin Sarkin Kano na cikarsa shekar daya a kan karagar mulki.

Za a dawo wa da Najeriya £4.2m da James Ibori ya boye a Birtaniya

Za a yi amfani da kudaden da aka kwato a wasu manyan ayyuka, ciki har da titin Abuja zuwa Kano.