Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Rikicin Boko Haram ya hallaka mutum 35,000, ya raba 2m sa muhallansu a Borno’

Jihar Borno ta shekara kusan 12 tana fama da rikicin Boko Haram

‘Mace na iya maye gurbin Buhari a 2023’

Na yi imanin cewa mata za su karbi wurinsu a matsayinsu na shugabanni.

Sojoji sun fatattaki ’yan Boko Haram daga hanyar Damaturu zuwa Maiduguri

Rahotanni dai sun ce sai da sojojin suka yi musayar wuta da ’yan ta’addan kafin su fatattakesu.

Garkuwa da dalibai: Mafarautan Zamfara na neman a basu gadin makarantun kwana

“La’akari da muhimmancin karatu, bai kamata a rufe makarantun ba, kamata ya yi a kare su,” inji mafarautan

Abin da ya sa ’yan mata ke son auren mazan da suka manyanta

“Namiji mai yawan shekaru ya yarda ya aure ki duk yadda kike, ba tare da damuwa da dirinki ko wani abu ba.”