Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya haramta tashi da saukar jirage a Zamfara

Haka kuma, ya amince babu wani jirgi da zai kara sauka ko tashi daga Jihar Zamfara.

Iyayen Daliban Jangebe na rige-rigen tafiya da su gida

Iyayen daliba1 279 sun yi dafifi suna jira gwamnati da mika su gare su.

’Yan Boko Haram ‘sun sake kwace’ garin Dikwa

“A yanzu haka, Boko Haram ce take iko da garin, suna ta yawonsu a garin.”

Abin da mahaifina ya fada min a hannun ’yan bindiga —Dalibar da aka sako

‘Suna gana wa masa azaba a gabana kuma suna barazanar kashe shi da yayata’

‘An yi wa ’yan bindiga tayin kudi don kar su saki Daliban Jangebe’

Gwamnan Zamfara ya ce daliban su 279 ne kuma wasu sun yi wa masu garkuwa da su tayin kudi don kar su sake su.