Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sunayen dalibai da malaman da aka sace a Makarantar Kagara

An fara tattaunawa da maharan da suka sace mutum 42 a makarantar sakandaren da ke Kagara

Sojoji 6 sun rasu bayan Boko Haram ta tarwatsa su ta kwashi makamai

Harin kungiyar na uku ke nan a kan sansanonin soji cikin wata guda a Marte

Za mu shiga wani hali matukar ba a takaita yawan haihuwa ba – Sanusi

Sanusi ya ce bai kamata iyaye su haifi ‘ya’yan da ba za su iya kula da su ba.

Gobara a sansanin ’yan gudun hijirar Borno ta hallaka jariri, ta kona gidaje 620

Wani shaidar gani da ido ya ce gobarar ta ranar Laraba ta samo asali ne daga iskar hunturu.

Buhari ya tura sojoji don kubutar da Daliban Kagara

Ya umarce su da su tabbata su kubutar da daliban da sauran mutanen cikin hanzari