Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da dalibai da malamai a Neja

Sun bi gidajen malamai da dakunan kwanan dalibai suka tisa keyarsu a makarantar gwamnati da ke Kagara

Yadda ‘dattawa’ ke goya wa matasa baya suna ta’asa a Jos

Wasu dattawa a Jos ke zuwa suna karbo ’yan daba da jami’an tsaro suka kama

A wurin tsagerun Neja Delta ’yan bindiga suka koyi garkuwa da mutane – Sheik Gumi

A kwanakin baya, malamin ya shiga har cikin daji domin tattaunawa da ’yan bindigar su ajiye makamansu.

2023: Jonathan na nan daram a PDP – Saraki

Saraki ya kuma ce babu kamshin gaskiya ko kadan a jita-jitar da ake yadawa cewa Jonathan zai koma APC.

Muhimman abubuwa 10 game da sabon shugaban EFCC

Zai zama Shugaban EFCC mafi karancin shekaru kuma mutum na Farko daga Arewa ta Yamma.