Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun hallaka kwamandojin Boko Haram 2 da ake nema ruwa a jallo a Borno

Sojojin sun sami nasarar hallaka mayakan kungiyar guda uku a dajin Sambisa.

‘2023: Arewa za mu sake ba takarar Shugaban Kasa a PDP’

Ba jam’iyyarmu ce ke mulki yanzu ba, mu ’yan adawa ne. Me ya sa mutane suka damu da abin da jam’iyyar adawa ke yi ba jam’iyyar da ke mulki ba?

Sulhu da ’yan bindiga: Dalilin da Gumi da El-Rufa’i suka yi hannun riga

Gwamnan yana mayar da martani ne kan bukatar Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ta a yi wa ’yan bindigar afuwa.

‘Rashin sani ke sa mutane sukar aikin layin dogo daga Kano zuwa Nijar’

“Hatta jikokinmu sai sun ci gajiyarsa, ba wai abu ne na sha yanzu magani yanzu ba.”

’Yan bindiga sun hallaka dan kasuwa a Jalingo

Maharan sun hahharbi dan kasuwar a kirji lokacin da ya ki basu hadin kai su tafi da shi.