Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za a fara daure ’yan kungiyar asiri shekaru 21 a Legas

An kirkiro dokar ne dai domin a haramta ayyukan kugiyoyin matsafa a jihar da ma sauran masu alaka da su

Za mu shiga yajin aikin har sai abinda hali ya yi ranar Juma’a — Ma’aikatan Jami’a

Yajin aikin na sai baba ta gani zai fara ne daga karfe 12 na daren ranar Juma’a.

Buhari zai sake bai wa su Buratai mukami

Shugaba Muhammadu Buhari ya nemi Majalisar Dattawa ta amince da nadin.

Abin da ya sa Ganduje ya rufe masallacina —Sheikh Abduljabbar

Malamin ya ce abin da Gwamnatin Kano ramuwar gayya ce saboda abin da ya faru a zaben 2019.

An girke jami’an tsaro a gidan Sheikh Abduljabbar

Gwamnatin ta girke jami’an tsaro gidan malamin don tabbatar da dokar da ta sa masa.