Rufe masallaci: Sheikh Abduljabbar ya yi raddi ga Gwamnatin Kano
Malamin ya ce yi bakin zalunci ne kuma da gangan gwamnatin ta rufe masallacin.
Manyan Labarai
Malamin ya ce yi bakin zalunci ne kuma da gangan gwamnatin ta rufe masallacin.
Ta hana malamin yin wa’azi ko lakca tare da dakatar da sanya karatunsa a kafafen yada labarai.
APC ta musanta zargin cewa tana zawarcin Jonathan ya yi mata takara a 2023.
’Yan sanda sun yi wa ’yan bindiga kofar rago, sannan suka bude musu wuta.
Mazauna unguwannin Zariya na hijira saboda masu garkuwa da mutane sun fitine su.