Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mu muka kwato yankuwan da Boko Haram ta kwace —Olanisakin

Ya ce ya bunkasa kwarewar sojoji, jin dadinsu da kuma samar musu da kayan aiki.

Rundunar Sojin da na bari ta fi yadda na same ta —Buratai

Ya bukaci dakarun Rundunar da su ba sabon Babban Hafshinta cikakken hadin kai.

COVID-19: Kotu ta yi mi’ara koma baya kan sakin matar Zakzaky

To sai dai kotun a hukuncin da ta yanke na ranar Alhamis ta soke wancan umarnin na farko

An killace ’yan Najeriya 384 da aka kwaso daga Saudiyya a Abuja

Mutanen dai na cikin guda 802 din da aka tsare a wurare da dama na kasar

Kiris ya rage Obasanjo ya yi min ritaya shekaru 21 da suka wuce – Buratai

“Zan iya tunawa kimanin shekaru 21 da suka gabata da Obasanjo ya kusa yi min ritaya daga aiki.”