Mutum ɗaya ya mutu a zanga-zangar adawa da hare-haren ’yan bindiga a Kano
An banka wa ofishin shugaban ƙaramar hukumar wuta a yayin zanga-zangar nuna rashin jin daɗi kan yawaitar hare-haren ’yan bindiga.
Manyan Labarai
An banka wa ofishin shugaban ƙaramar hukumar wuta a yayin zanga-zangar nuna rashin jin daɗi kan yawaitar hare-haren ’yan bindiga.
A cikin shekaru 50 da suka gabata, cutar ta kashe kusan mutum 15,000 a Afirka duk da an samu ci gaba wajen rigakafi da magani.
Daga cikin ’yan majalisar da mazabunsu suka juya musu baya akwai Rt. Hon. Mike Etaba, mai wakiltar mazaɓar Obubra/Etung , da kuma Rt. Hon. Alex Egbona
Hukumar ta kuma gano dubban ƙwayoyin Tramadol da aka ɓoye a cikin jarkar manja, a wani samame na daban.
A ƙarshen zaɓen, Yusuf Buhari ya yi nasara a zaɓen fid-da-gwanin da ƙuri’a 17,342 a kan Awwal Lawal Musa Daura wanda ya samu ƙuri’a 480.