Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Yadda dalibai 100 da aka sace a Neja suka dawo

Gwamnan Neja, Umaru Bago ya karbi dalibai 100 da aka yi garkuwa da su a Makarantar St. Mary da ke jihar.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 13, sun ceto ’yan kasuwa a Sakkwato

Sojoji sun kashe wasu da ake zargin ’yan bindiga ne da suke ƙoƙarin yi garkuwa da ayarin ’yan kasuwa a kan hanyar Tarah–Karawa da ke Sabon Birni a Jih

Rashin Tsaro: Gwamnatin Tarayya ta gaza — Kwankwaso

Ya ce abin da ya fi nuna gazawar gwamnati shi ne yadda aka bar jihohi su kafa ƙungiyoyin sa-kai ba tare da horo na musamman ba, abin da ya ƙara yaɗuwa

NAJERIYA A YAU: Kudaden Da Samar Da ‘Yansandan Jihohi Zai Lashe

Irin makudan kudaden da gwamnati ke bukata don samar da ƴansandan jihohi.

Dalilin yawaitar juyin mulki a ƙasashen ECOWAS

Rashin shugabanci nagari da son mulki na dogon lokaci su ne manyan dalilan da ke haddasa yawaitar juyin mulki a yankin Afirka ta Yamma.