Manyan Labarai

Manyan Labarai

An bude makarantar ’yan baiwa a Kano

Daliban farko za su fara karatu a watan Maris, 2021.

An cinna wa gidan Sunday Igboho wuta

Kakakin ’yan sandan Jihar Oyo ya tabbatar wa da Aminiya hakan a safiyar Talata.

An cafke dillalan makamai a Katsina

Dillalan sun kware wajen safarar muggan makamai a Katsina da Zamfara.

Da sunan wace jam’iyya Yakubu Dogara ke zama a Majalisa?

Wata shida bayan sauya shekarsa, har yanzu ba a sanar a hukumance ba.

‘Taron Miyetti-Allah da gwamnoni ya haifar da da mai ido’

An dai shirya taron ne da nufin lalubo bakin zaren matsalar da Fulani suka tsinci kansu a Kudu maso Yamma