Manyan Labarai

Manyan Labarai

Dole shugabannin makarantu su rika kwana tare da dalibai — Gwamnatin Kano

Duk wanda ya bijire wa umarnin zai yi a bakin aikinsa.

Masu garkuwa da marayu a Abuja na neman N30m a matsayin kudin fansa

‘Yan bindigar sun bukaci a ba su N10m kafin su saki marayun bakwai da mai gadi.

Kwalejin hafsoshin soji ta NDA ta bude shafin neman gurbin karatu

NDA na sayar da fom ga masu son zama hafsoshin soji karo na 73.

Duk da dokar Buhari ba a dania shigo da shinkafar waje ba —Rahoto

Binciken Aminiya ya gano ’yan kasuwa na ci gaba da hada-hadar shinkafar waje.

Saraki ya gargadi Buhari kan rikicin Fulani da Yarbawa

Saraki ya roki Shugaba Buhari ya saurari kowane bangaren don magance matsalolin tsaro.