Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za a fara hukunta mara sa amfani da takunkumi a Kano

“Mun san dole mutane za su yi korafi, amma hakan ba zai hana mu yin abinda ya dace ba.”

APC ta gaza a harkar tsaro – Tsohon Ministan Buhari

Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Barista Solomon Dalung ya ce jam’iyyar APC ta gaza cika alkawuran da ta yi wa ’yan Najeriya a harkar tsaro

Shehun Dikwa ya riga mu gidan gaskiya

Wannan ne dai karo na uku da manyan sarakunan jihar suke mutuwa a lokacin da babu tazara a tsakani

Yadda aka kai wa Fulani hari a Oyo

Ana neman Sunday Igboho, jagoran wadanda suka kai wa Fulani harin

Ma’aikatan Jami’a sun sa ranar gurgunta harkokin Ilimi a Najeriya

Mun gaji da gafara sa da gwamnatin tarayya take mana.