Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama sojojin da suka yi yunƙurin juyin mulki a Benin

Dukkan waɗanda aka kama sojoji ne masu aiki a halin yanzu, sai mutum ɗaya da ya taɓa yin aiki a rundunar amma ya yi ritaya.

Yadda muka daƙile yunƙurin juyin mulki a Benin — Sojin Saman Najeriya

ECOWAS ta ce a shirye take ta kare dimokuraɗiyya a ƙasar.

An gano gawar malamin Islamiyya da ya ɓace a Neja

Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da faruwar lamarin.

’Yan bindiga sun hallaka mutum 4, sun sace mata 4 a Sakkwato

Sai dai Shugaban Ƙaramar Hukumar ya musanta batun kai wa masallaci hari a yankin.

Mutum 5 sun rasu sanadin gobara da faɗa wa rijiya a Kano

Daraktan hukumar ya ja hankalin jama’a game da hatsarin shiga rijiya.