Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda gwamnoni ke facaka da biliyoyin Naira a zaben kananan hukumomi

Kano ta kashe N2.3bn, Kaduna N1bn, Filato N1bn Jigawa da Gombe sun yi gum

Yadda ’Yan bindiga suka sace Farfesa suka harbi ’ya’yansa a Zariya

Bayan mun ji harbin ya lafa sai muka fito muka tarar sun harbe mana yara biyu.

’Yan sanda sun cafke mace mai garkuwa da mutane a Kano

An gano cewa matar ce shugabar gungun masu garkuwa da mutanen

An ba makiyaya kwana 7 su bar dazukan Jihar Ondo

‘Duk mai son yin kiwo ya tabbata ya yi rajista nan da kwana bakwai’

’Yan Kasuwar Kantin Kwari 18 da aka sace sun isa gida

Yawancinsu na asibiti saboda dukan da suka sha a hannun masu garkuwar