Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za a yi wa almajiran da aka kama a Kaduna gwajin COVID-19

Gwamnatin Kaduna ta yi awon gaba da almajiran gidan Sheikh Dahiru Bauchi

Rigakafin COVID-19 na jabu ya shiga kasuwanni —NAFDAC

NAFDAC ta ce babu kamfanin da aka ba wa izinin fara sayar da allurar rigakafin.

COVID-19: Gwamnatin Tarayya ta karyata sake sanya dokar kulle

Jagoran Kwamitin PTF ya ce jama’a su yi watsi da labarin.

An nada kanin Kwankwaso sarautar Makaman Karaye

Ganduje: Sarki ke da ikon nada Hakimin Karaye ga Gwamna ba.

Gwamnatin Tarayya ta bayar da tabbaci kan ranar komawar makarantu a Najeriya

Za a koma makarantu a ranar Litinin 18, ga watan Janairun 2021.