Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sake gano yaran da aka sace daga Kano a Anambra da Enugu

An gano su ne bayan ya kai ziyara wasu gidajen raino a jihohin Anambra da Enugu.

Ko da a shirin fim mutum ya saki matarsa ta saku — Dokta Bashir

Ya bayar da fatawar cewa masa’ala ta aure da kuma saki babu wasa ko kadan a cikinta.

Sojoji sun hallaka ’yan ta’adda 28 a Yobe

Mayakan Boko Haram sun kwashi kashinsu a hannu bayan sun yi wa sojoji kwanton bauna

Sarkin Zazzau ya nada sabon Iyan Zazzau

Sarki Ahmad Bamalli ya daga martabar wanda ya yi takarar neman sarauta da shi

Ma’aikatan jami’o’i za su fara zanga-zanga ranar Talata

Batutuwan da kungiyar take ja da gwamnati a kai sun hada da IPPIS da kudaden alawus