Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 5 sun rasu sanadin gobara da faɗa wa rijiya a Kano

Daraktan hukumar ya ja hankalin jama’a game da hatsarin shiga rijiya.

Sojoji sun yi yunkurin juyin mulki a Jamhuriyar Benin

Sojojin sun sanar da tsige Shugaban Kasa Patrice Talon da kuma rushe duk hukumomin kasar.

Dalilin da ya sa ’yan sanda suka kama ni — Muhuyi

Muhuyi ya ce an bayar da belinsa, tare da buƙatar ya koma Abuja a ranar Laraba.

Jirgin sojin sama ya yi hatsari a Neja

Mai magana da yawun NAF, Ehimen Ejodame, ya tabbatar da faruwar lamarin.

Nakiya ta hallaka yara 4 a Borno

Rundunar ta gargaɗi jama’a kan taɓa duk wani abu da ba a yadda da shi ba.