Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnati ta soke sabon karin kudin lantarki

Minista ya ce ba a ba wa hukumar NERC izinin karin farashin da aka yi ba.

Katin dan kasa: Ma’aikatan NIMC sun shiga yajin aiki

Ma’aitan rajistar katin dan kasa na yajin aiki yayin da wa’adin rufe layukan waya marasa lambar ke kara kurewa

Rage albashi a Kano ya tayar da kura

Ma’aikata sun ce abin da aka biya su bai kai na lokacin mafi karancin albashin N18,000 ba

Zanga-zanga: Magoya bayan Trump sun kutsa kai ginin majalisar Amurka

Trump dai ya umarci magoya bayansa da kada su bari a ba Joe Biden shaidar lashe zaben

Sarakuna ke gayyato ’yan bingida —Gwamnan Neja

Ya ce babu batun sulhu tsakanin Gwamnatin Neja da ’yan bindigar da ke addabar Jihar.