Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan Boko Haram sun kona gidaje 30 a Borno

Wasu daga cikin gine-ginen da suka kona sun hada da shagunan kasuwanni, gidaje da kuma wuraren ibada.

Turawa sun fi Larabawa taimaka wa Jihar Borno —Zulum

Duk da kusancin Larabawa da Borno, ba su damu su taimaka ba

Illolin shaye-shaye ga al’umma

Mutane da yawa ba su san me ke kawo wannan dabi’ar ta shaye-shaye ba.

PDP ta kalubalanci Buhari a kan karin kudin wuta

PDP ta ce karin kudin wutar zai iya sake jefa ‘yan Najeriya cikin mawuyacin hali.

An cafke matashi kan zargin asiri da sassan jikin mutane a Bauchi

Wanda ake zargin ya amsa cewa ya yi hakan ne don yin asirin kudi.