Manyan Labarai

Manyan Labarai

An soke lasisin makarantu masu zaman kansu 500 a Zamfara

Za a kyale makarantun su sake budewa ne kawai idan suka bi dokokin da gwamnatin jihar ta gindaya musu

An sake kara kudin wutar lantarki a Najeriya

Karin ya fara aiki ranar 1 ga watan Janairu ga dukkanin masu amfani da wutar lantarki

Ganduje: Shirin Shekarau da Kwankwaso na ta da kura kan 2023

Ana ganin Kwankwaso da Shekarau za su hada kai su yaki Ganduje biyu a zaben 2023.

Dalilin bacewar shinkafar Kebbi/Legas a kasuwanni

Dambarwar bacewar shinkafar Lake Rice ta hadin gwiwar Jihohin Kebbi da Legas a Kasuwanni

Najeriya ba za ta taba rushewa ba —Lai Mohammed

Ministan ya ce hakar masu son ganin rushewar Najeriya ba ta cimma ruwa ba.