Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram ta kashe sojoji 6 a Chibok

Mayakan kungiyar sun kai harin ne da yamma a kan a sansanin sojin Najeriya.

Me ya sa El-Rufai bai yi ta’aziyyar Iyan Zazzau ba?

Kwana hudu da rasuwar Iyan Zazzau, gwamnan bai yi wa Masarautar ta’aziyya ba

Jami’ar Bayero Kano ta ce za a kammala zangon karatun 2019/2020

Jami’ar ta soke zangon ne sakamakon lalacewar jadawalin karatu da yajin aiki ya haifar.

Buhari ya bukaci hadin kan kasashen Afirka wurin yaki da ’yan ta’adda

Ya bayyana kaduwa da kisan da ’yan ta’adda suka yi wa mutum 70 a iyakar Jamhuriyar Nijar da Mali.

Najeriya ce ta daya a karfin tattalin arziki a Afirka —IMF

Najiya ta fi kowace kasa a nahiyyar Afrika bunkasar tattalin arziki.