Manyan Labarai

Manyan Labarai

Satar Mutane: Sheikh Gumi ya ziyarci garuruwan da suka yi kaurin suna a Kaduna

Sun tabbatar da cewa babban kalubalen da suke fuskanta a rayuwa shi ne rashin ilimi.

’Yan bindiga sun kashe mutum 15 a kauyen Kaduna

Maharan sun kashe mututum 15, suka kuma kone kantuna da motoci.

Zamfara: An cafke mahara a Fadar Sarkin Shinkafi

18 daga cikin mutanen da suka kai hari a gidan basaraken sun shiga hannu

Boko Haram ta kashe mutum 56 a Jamhuriyar Nijar

Maharan sun kuma jikkata wasu da dama a kauyukan Tchombangou da Zaroumdareye.

Yadda Iyan Zazzau ya rasu

Hakikanin yadda Alhaji Bashar Aminu ya rasu daga bakin dansa