Kwastam ta kama jirgin ruwan Brazil ɗauke da hodar iblis a Legas
Hukumar ta ce za ta ci gaba da sanya ido a tashar domin daƙile yunƙurin safarar miyagun ƙwayoyi zuwa Najeriya.
Manyan Labarai
Hukumar ta ce za ta ci gaba da sanya ido a tashar domin daƙile yunƙurin safarar miyagun ƙwayoyi zuwa Najeriya.
Ta ce hakan na jefa miliyoyin ’yan Najeriya, ciki har da ’yan kasuwa ƙanana da masu aiki a karkara, cikin haɗarin tattalin arziki da asarar jari.
Wasu mutane uku sun rasu yayin da suke tsaka da aikin yasar rijiya a garin Badume da ke Ƙaramar Hukumar Bichi a Jihar Kano.
Sheikh Ahmad Gumi ya danganta ƙaruwar matsalar tsaro da hare-haren ta’addanci a Najeriya a baya-bayan nan da irin maganganun da ƙasashen waje suka riƙ
Rahotanni sun ce an yi ɗauki ba daɗi da shi kafin tafiya da shi.