Wahalar da muka sha a hannun mutanen da suka yi garkuwa da mu —Daliban Kankara
Mun dauki kwana biyu kafin mu samu mu saka wani abu a bakinmu.
Manyan Labarai
Mun dauki kwana biyu kafin mu samu mu saka wani abu a bakinmu.
Yadda kawuna suka rabu har tsakanin masana harkar tsaro game da sace Daliban Kankara
Ya ce ya samu alkalumansa ne daga mutanen da ya kamata su san halin da ake ciki.
Shugaban Kasa na ganawa da yaran aka yi garkuwa da su a ranar da suka dawo Katsina.
Gwamnan Zamfara ya ce a hannun ’yan bindiga aka karbo yaran ba Boko Haram ba