Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cikakken jadawalin rukunin Gasar Kofin Duniya ta 2026

Za a gudanar da gasar ne a Amurka, Kanada da Mexico daga ranar 11 ga watan Yuni zuwa 19 ga watan Yulin 2026.

Ina nan a PDP duk da sauya sheƙar ’yan majalisar Ribas — Wike

Wike ya ce ya yi gargaɗi kan wannan barazana idan aka gaza ɗinke baraƙar da jam’iyyar ke fama da su.

Na kashe N100bn a kan harkar tsaro a 2025 — Zulum

Gwamnan ya ce matsalar tsaro na kawo naƙaso wajen samar da ayyukan ci gaba a jihar.

Kakakin majalisar dokokin Ribas da takwarorinsa 16 sun fice daga PDP zuwa APC

Kakakin Majalisar Dokokin jihar Ribas, Martin Amaewhule tare da mambobin majalisar su 15 sun sanar da sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

Najeriya ta shigo da tataccen man fetur na tiriliyan 12.8 cikin watanni 15

Najeriya ta shigo da tataccen man fetur na Naira tiriliyan 12.8 daga watan Agustan 2024 zuwa Oktoba 2025, bisa ga bayanan da Hukumar Kula da Rarraba M