Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnati ta bude iyakokin Najeriya guda hudu

Umarnin Shugaba Buhari na bude iyakokin ya fara aiki ne nan take.

2023: Yarima ya bayyana kudirin tsayawa takara

Kuna dai ganin yadda a yanzu ake fuskantar kalubale da dama musamman a fannin sha’anin tsaro.

Sakon Shekau: Sojoji da Fadar Shugaban Kasa sun yi gum

Mun nemi jin ta bakin rundunar tsaro da Fadar Shugaban Kasa amma abin ya gagara

Boko Haram za ta yi musayar daliban Katsina da mayakanta

Kungiyar Boko Haram za ta nemi kudin fansa ko musayar daliban Makarantar Kankara da mambobinta da ke tsare a hannun Gwamnatin Najeriya, a cewar majiyo

Abin da ya sa na tube Sanusi daga Sarautar Kano —Ganduje

“Da na zama Gwamna, sai na ce za yi maganinshi yadda yadda Jonathan ya yi masa a CBN.”