Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram ce ta yi garkuwa da daliban Kankara —Shekau

Shekau ya bayar da dalilan Boko Haram na yin garkuwa da daliban

ASUU da gwamnati sun soke tattaunawar da za su yi kan yajin aiki

Daga karshe dai Gwamnatin Tarayya da ASUU sun sanar da soke tattaunawar da suka tsara yi.

GSSS Kankara: ’Yan bindiga sun tuntubi Gwamnatin Katsina

Gwamna Masari ya shaida wa Shugaba Buhari cewa ana tattaunawa da su kan dawowar daliban

Yadda na kubuta daga hannun ’yan bindiga —Dalibin GSSS Kankara

Dalibin da ya kubuta ya ce su 520 ne ’yan bindiga suka shiga da su cikin daji

Sojoji sun zagaye dajin da aka kai daliban da aka sace

Fadar shugaban Kasa ta ce dalibai 10 ne a wurin ’yan bindiga, bincike ya gano 668 sun bace