Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rashin tsaro: Buhari zai bayyana a gaban Majalisa ranar Alhamis

Bayan kisan Zabarmari, Buhari zai amsa kiran Majalisar Tarayya domin yi mata bayani

‘Yadda ’yan bindiga suke tilasta mana kwana a Jamhuriyar Nijar kullum da yamma’

Ya ce da dama daga cikinsu yanzu sun koma kwana a Jamhuriyar Nijar sai washe-gari da safe su dawo.

Matsalar tsaro: Kusoshin PDP sun bukaci a tsige Buhari

Kusoshin jam’iyyar adawa ta PDP a Majalisar Wakilai sun ce shugaban ya gaza musamman ta fuskar tsaro.

An ceto matar da ’yan uwanta suka kulle watanni 5 a daki

Ana zargin yayyenta da kulle ta a daki bayan sun zarge ta da yin ‘cikin shege’

EndSARS: Sarkin Kano ya kai ziyarar jaje Legas

Duk abin da ya taba Legas to ya shafi Kano, inji Sarkin Kano Aminu Ado Bayero