Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya naɗa tsohon kantoman Ribas da Dambazau a matsayin Jakadun Najeriya

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa tsohon shugaban rundunar sojin ruwa kuma tsohon Kantoman jihar Ribas, Ibok-Ete Ekwe Ibas a matsayin Jakadan Najeriya

’Yan Najeriya suna da ƙwarin guiwa a kaina, ba zan ba su kunya ba — Ministan Tsaro

Sabon ministan ya ce zai yi aiki tuƙuru don kawo ƙarshen hare-haren ta’addanci da ake yi a Najeriya.

Tinubu ya san dalilin da ya sa na yi murabus daga muƙamin ministan — Badaru

Tsohon ministan ya ce duk wani labari bayan wanda ya sanar ƙarya ce.

Ƙudirin dokar hukuncin kisa ga masu satar mutane ya tsallake karatu na biyu

Sanatoci da dama sun amince da ƙudirin.

Tsaro: Gwamnatin Kano za ta fara amfani da jirage marasa matuƙa a iyakokinta

Gwamnan ya ce ya gana da Shugaba Tinubu kan matsalar tsaro a jihar, kuma an ɗauki matakan kawo ƙarshen matsalar.