Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga na neman fansar N270m kan daliban ABU

’Yan bindigar na neman miliyan N30 a kan kowane dalibi a matsayin kudin fansa

Ba za mu taba bari Najeriya ta ruguje ba – Buhari

Buhari ya ba wa ‘yan Najeriya tabbacin cewa babu wani abu da zai bari ya raba ta a matsayin kasa daya.

Jirgin da ya yi saukar gaggawa a Banki ya isa Maiduguri

Rundunar Sojin Sama ta karyata labarin cewa Boko Haram ta harbo helikwafta a Jihar Borno

’Yan bindiga sun sace ’yan sanda 12 a hanyar Zamfara-Katsina

Mahara sun sace ’yan sanda 12 da ke aiki a Jihar Borno a hanyar Katsina zuwa Zamfara.

Yadda masu kwacen waya ke cin karensu ba babbaka a Kano

Kwacen wayar hannu ya yi sanadin rasa rayukan mutane da dama a jihar Kano, tare da raunata wasu.