Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda ’yan bindiga suka kashe mutum 15 a hanyar Kaduna

Maharan da suka yi ta harbin motoci ba kakkautawa sun yi garkuwa da mutane da dama

Shugabanni su ji tsoron Allah —Shaikh Dahiru Bauchi

Shehin malamain ya kirayi shugabanni su yi adalci malamai kuma su yi kira ga zaman lafiya

Yadda ’yan bindiga suka yi ta mana fyade —Matan Katsina

Masu garkuwa sun yi mana fyade akai-akai suka kuma azabtar da mu

Rikici: ’Yan sanda sun kashe matasa 2 a Kano

‘Yan sandan sun tsere daga wajen bayan ganin yadda lamarin ya rincabe.

Sakon mahaifinmu kwana daya kafin rasuwarsa —Ibrahim Balarabe Musa

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna a Jamhuriya ta Biyu ya rasu yana da shekara 84.