Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya ba da umarnin gina titin Gwarzo a Jihar Kano

Za a kammala aikin sabunta titin cikin shekara biyu.

Boko Haram: Sojoji na neman mutum 81 ruwa a jallo

Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta kaddamar rukuni na hudu na mayakan Boko Haram 81 da take nema ruwa a jallo

Tsohon Gwamnan Kaduna Balarabe Musa ya rasu

Tsohon dan takarar Shugaban Kasa kuma Shugaban Jam’iyyar PRP ya rasu yana da shekara 84.

’Yan Najeriya miliyan 14.3 ne ke shan miyagun kwayoyi —NDLEA

NDLE da sauran masu ruwa da tsaki sun koka cewa akalla ‘yan Najeriya miliyan 14.3 ne ke muguwar dabi’ar.

Ganduje zai gina rukunin gidaje a masarautun Kano

An ware kudaden da za a fara aikin gina gidajen a dukkanin masarautun jihar.