Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da manoma 11 a Kudancin Kaduna

Wasu daga cikin waɗanda aka sace matasa ne da suka tafi gona domin yin roron wake lokacin da aka afka musu.

NAJERIYA A YAU: Matsalar Kansar Mama Da Hanyoyin Magance Ta

So da yawa mata na shiga cikin matsanancin halin cutar kansar mama musamman idan ba a gano cutar da wuri ba, wanda hakan ke jawo yanke maman gaba daya

Tinubu ya gana da Janar Christopher Musa bayan Ministan Tsaro ya yi murabus

Ganawar Tinubu da Janar GC Musa ya auku ne a ranar Litinin da dare, jim kadan kafin sanarwar murabus din Ministan Tsaro, Alhaji Muhammad Badaru Abubak

An kama ’yan bindiga 4 a Kano

Har yanzu dai rundunar ‘yan sandan jihar ba ta fitar da wata sanarwa kan lamarin ba.

Sarkin Musulmi ya buƙaci gwamnonin Arewa suke saurarar ƙorafin jama’a

Sarkin ya jaddada cewa sarakunan gargajiya za su mara wa gwamnoni baya don kawo ƙarshen matsalar tsaro a Arewa.